Tattaunawa Da Ra'ayin Masu Saurare
Ra'ayoyin masu saurare kan matakin Nijar na ƙwace kamfanonin haƙar zinare
- Autor: Vários
- Narrador: Vários
- Editor: Podcast
- Duración: 0:10:24
- Mas informaciones
Informações:
Sinopsis
Gwamnatin Jamhuriyar Nijar ta sanar da ƙwace ilahirin kamfanonin haƙo zinare tare da shelanta cewa sun zama mallakin ƙasar, yayin da a ɗaya ɓangare ta hana fitar da duk wani nau’in dutse mai ƙima zuwa ƙetare sai tare da izinin hukuma. Hakan na zuwa ne watanni bayan ta ƙwace kamfanonin haƙo uranium matsayin mallakin ƙasar. Latsa alamar sauti domin sauraren shirin...