Bakonmu A Yau
Hira da Aissami Tchiroma kan shirin gwamnatin Nijar na ƙarbe mahaƙun zinari
- Autor: Vários
- Narrador: Vários
- Editor: Podcast
- Duración: 0:03:32
- Mas informaciones
Informações:
Sinopsis
Gwammatin Jamhuriya Nijar ta sanar da kwace kamfanonin hako zinari na ƙasashen ketare tare da mayer da su ƙarkashin kulawarta a cikin wani ƙudiri da shugaban mulkin sojin ƙasar Janar Abdurahmane Tiani ya sanya wa hannu a karshen mako. Haka ma gwamnatin ta hana fitar da ma’adinan ƙarkashin ƙasa zuwa waje ba tare da izini ba. Shiga alamar sauti domin sauraron karin bayani.......